DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeTagsNyesome Wike

Nyesome Wike

An samu cacar baki tsakanin Wike da wani jami’in soja kan mallakar wani fili a Abuja

An samu musayar yawu a ranar Talata tsakanin ministan Abuja Nyesom Wike, da wani jami’in soja a yankin Gaduwa, Abuja, bayan takaddama kan iko...

Wike ya ba masu kadarorin da suka karya doka wa’adin kwanaki 14 su biya tarar Naira miliyan 5 a Abuja

Ministan Abuja Nyesom Wike, ya bai wa masu kadarori a Asokoro, Maitama, Garki da Wuse wa’adin ƙarshe na kwanaki 14 daga ranar 11 ga...

Magoya bayan bangaren Wike sun mamaye hedkwatar PDP a Abuja

Wasu magoya bayan bangaren sabon mukaddashin shugaban jam’iyyar PDP, Mohammed Abdulrahman, sun mamaye hedkwatar jam’iyyar da ke Wadata Plaza, Abuja, a ranar Litinin suna...

Wike ya caccaki gwamnonin PDP saboda ware shi daga muhimman shawarwarin jam’iyya

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya soki gwamnonin jam’iyyar PDP bisa ware shi daga muhimman al’amuran jam’iyyar, yana gargadin cewa irin wannan dabi’a...

Wike ya musanta jita-jitar tsayawarsa takarar shugabancin Nijeriya a zaben 2027, ya jaddada goyon bayansa ga Tinubu har zuwa 2031

Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya karyata rahotannin da ke cewa wasu jiga-jigan jam’iyyar PDP na matsa masa lamba domin ya tsaya takarar shugaban ƙasa...

Jita-jitar da ake yadawa a matsayin dalilin rashin halartar taron majalisar koli kanzon-kurege ce – Ministan Abuja

Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana dalilin da yasa bai halarci taron majalisar koli ta kasa ba, wanda aka zabi Farfesa Joash Amupitan a...

Most Popular

spot_img