Home
Labarai
Siyasa
Nishadi
Ketare
Wasanni
Ma’aikatan DCL Hausa
Search
DCL Hausa Radio
Kaitsaye
Facebook
Instagram
TikTok
Twitter
WhatsApp
Youtube
Contact Us
About Us
DISCLAIMER
TERMS AND CONDITIONS
PRIVACY POLICY
Home
Labarai
Siyasa
Nishadi
Ketare
Wasanni
Ma’aikatan DCL Hausa
Go
Search
Home
Labarai
Siyasa
Nishadi
Ketare
Wasanni
Ma’aikatan DCL Hausa
Go
Search
Home
Tags
PDP
PDP
Uncategorized
Gwamnan jihar Bayelsa Douye Diri ya fice daga jam’iyyar PDP
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri, ya bayyana cewa ya fice daga jam’iyyarsa ta PDP, sai dai bai bayyana wacce jam’iyya zai koma ba. Diri ya...
Sadeeq Muhammad Fagge
-
October 15, 2025
Siyasa
Sanata mai wakiltar Bauchi ta Arewa, Kaila Samaila, ya bar jam’iyyar PDP ya koma APC
Jaridar Punch ta ruwaito cewa, Sanata Samaila ya sanar da hakan ne cikin wata wasika da ya aike wa shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill...
Sadeeq Muhammad Fagge
-
October 15, 2025
Siyasa
Gwamnan Kaduna ya halarci zaman majalisar wakilai yayin da ‘yan majalisar PDP 3 daga Jihar suka koma APC
Gwamnan Jihar Kaduna, Uba Sani, ya halarci zaman majalisar wakilan tarayya a ranar Talata domin shaida sauya shekar wasu ‘yan majalisar jam’iyyar PDP uku...
Muhammad Jamil
-
October 14, 2025
Babban Labarinmu
Gwamnan Enugu ya fice daga jam’iyyar PDP zuwa APC
Gwamnan Jihar Enugu, Peter Mbah, ya sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa jam’iyyar APC, inda ya bayyana cewa matakin nasa na da nufin kara...
Muhammad Jamil
-
October 14, 2025
Labarai
Fitar Pantami daga APC ba karamar asara ba ce ga jam’iyyar a Arewacin Nijeriya
Jigo a jam’iyyar APC daga Jihar Bauchi, Khamis Darazo, ya bayyana cewa ficewar tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Farfesa Isa Ali Ibrahim...
Muhammad Jamil
-
October 14, 2025
Siyasa
Da na koma jam’iyyar APC a halin da Nijeriya ke ciki gara na bar siyasa – Jigon ADC a Katsina
Fitaccen dan siyasa, jigo a jamiyyar hadaka ta ADC a Jihar Katsina, kuma tsohon sakataren gwamnatin jihar ya fadi hakan ne a wata tattaunawar...
muhammad kabir
-
July 17, 2025
Siyasa
Sabuwar hadakar ADC na zawarcin Gwamna Dauda na jihar Zamfara
Jam'iyyar ADC reshen jihar Zamfara ya sanar da fara zawarcin Gwamna Dauda Lawal da sauran ‘yan siyasa masu nagarta a jihar na su shiga...
Abdullahi Garba Jani
-
July 5, 2025
Siyasa
Za mu kori duk mai neman kawo mana tarnaki – PDP
Jam’iyyar PDP ta ce ta kammala shirin sauya fasalin shugabancinta na jihohi da kuma yankin Kudu maso Kudu, a wani yunkuri na kawar da...
Abdullahi Garba Jani
-
June 8, 2025
Load more
Most Popular
Gwamnonin da suka sha suka ta yanzu sun koma jam’iyyar APC – Ministan Abuja Wike
Majalisar Dattawan Nijeriya za ta tantance sabon shugaban INEC ranar Alhamis
Kashi 8 cikin 100 na ‘yan Nijeriya ne kawai ke iya wanke hannu yadda ya kamata a cewar UNICEF
Majalisar wakilan Nijeriya ta gayyaci Gwamnan babban bankin kasar CBN kan wasu cajin kudade da bankuna ke yi wa al’umma
Gwamnan jihar Bayelsa Douye Diri ya fice daga jam’iyyar PDP