DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeTagsPDP

PDP

Za mu kori duk mai neman kawo mana tarnaki – PDP

Jam’iyyar PDP ta ce ta kammala shirin sauya fasalin shugabancinta na jihohi da kuma yankin Kudu maso Kudu, a wani yunkuri na kawar da...

Muna marhabin da Gwamna Dauda cikin jam’iyyar APC – Bello Matawalle

Ministan kasa a ma'aikatar tsaron Nijeriya Bello Matawalle, ya marabci Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, zuwa jam’iyyar APC. Ministan ya bayyana hakan ne a gidansa...

PDP ta roki Shugaba Tinubu da ya sake bita kan farashin litar fetur da na lantarki a Nijeriya

Jam'iyyar PDP a Nijeriya ta yi kira ga Shugaba Tinubu da ya sake duba dukkanin tsare-tsaren da suka zama alakakai ga jama’ar kasar. Sakataren Yada...

Ni ne na sa PDP ta shahara a Nijeriya – Wike

Ministan babban birnin tarayyar Nijeriya Abuja Nyesom Wike, ya bayyana cewa yana daga cikin wadanda suka taka muhimmiyar rawa wajen tabbatar da shaharar jam’iyyar...

PDP ta sake dage taron kwamitin zartaswarta na NEC

Jam’iyyar PDP ta dage zaman taronta karo na 99 na kwamitin zartarwa na kasa NEC. A cikin wata sanarwa da sakataren jam'iyyar na kasa, Sanata...

Wike ya fadi dalilan da za su sa Tinubu zai kayar da PDP

Ministan babban birnin Nijeriya Nyesom Wike, ya bayyana cewa jam’iyyarsa, wato PDP, ba za ta iya samun nasarar lashe zaben shugaban kasa a shekarar...

APC da PDP aĆ™idarsu daya a siyasance – Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom

Gwamna Umo Eno na Jihar Akwa Ibom ya ce jam’iyyarsa ta PDP da jam’iyyar APC na da akidar siyasa iri daya. Hakan na zuwa ne...

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar...

Most Popular

spot_img