DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeTagsPDP

PDP

Dan takarar Gwamnan jihar Sokoto na jam’iyyar PDP a zaben 2023, Sa’idu Umar ya fice daga jam’iyyar

Tsohon dan takarar gwamnan Jihar Sokoto a 2023 karkashin jam’iyyar PDP, Saidu Umar, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar, yana mai danganta matakin da...

Kotu ta soke babban taron da PDP ta yi a Ibadan tare da hana Turaki da wasu bayyana kansu a matsayin shugabannin jam’iyyar

Kotun Tarayya da ke Ibadan ta soke taron ƙasa na jam’iyyar PDP da aka gudanar a ranar 15 ga Nuwamba 2025 a Ibadan, Jihar...

PDP tsagin Turaki ta bukaci gwamnatin Nijeriya ta inganta walwala da Jin dadin sojoji domin karfafa tsaron Nijeriya

Kwamitin Zartarwa na Kasa na jam’iyyar PDP, karkashin jagorancin Tanimu Turaki (SAN), ya bukaci Gwamnatin Nijeriya da ta fifita inganta walwala da jin dadin...

Jam’iyyun adawa sun yi tir da gwamnatin Nijeriya kan zargin kwangilar Dala miliyan 9 domin toshiyar bakin Amurka

Jam’iyyun ADC, PDP, NNPP da Labour Party sun soki gwamnatin Shugaba Bola Tinubu kan rahoton amincewa da kwangilar dala miliyan 9 domin yin toshiyar...

Jonah Jang ya bukaci Gwamnan Plateau Mutfwang ya sauka daga kujerarsa

Tsohon gwamnan Plateau kuma jigo a jam'iyyar PDPn jihar Jonah Jang ya bukaci Gwamna Caleb Mutfwang da ya sauka daga kujerarsa a kuma sake...

PDP za ta gana da Atiku da Peter Obi gabanin zaben 2027 – Emmanuel Ogidi

Jam’iyyar PDP ta bayyana shirin ganawa da tsohon dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Peter Obi, tsohon mataimakin shugaban Nijeriya, Atiku Abubakar, da...

‘Yan majalisar dokoki 6 a Jihar Zamfara sun fice daga PDP zuwa APC

‘Yan Majalisar Dokokin Jihar Zamfara 6 da aka zaɓa a ƙarƙashin jam’iyyar PDP sun sauya sheƙa zuwa jam’iyya mai mulki ta APC, suna zargin...

INEC ta yi watsi da shugabancin PDP tsagin Tanimu Turaki

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa ba za ta amince da Kwamitin Gudanarwa na Ƙasa (NWC) na jam’iyyar PDP...

Most Popular

spot_img