DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeTagsSeyi Makinde

Seyi Makinde

Tsagin ADC na zawarcin Jonathan, Saraki da Makinde gabanin zaben 2027

Jam’iyyar ADC bangaren Nafi’u Gombe ta kara kaimi wajen fadada karfinta gabanin zaben 2027, inda ta yi kira ga tsohon Shugaban Nijeriya Goodluck Jonathan,...

Wike ya yi ma Tinubu alkawarin rike masa PDP don kar su ba shi matsala a zaben 2027 – Seyi Makinde

Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, ya ce saɓanin da ke tsakaninsa da Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya samo asali ne daga furucin Wike na...

Sauya shekata zuwa APC daga PDP don amfanin mutanen jihar Taraba ne – Gwamnan Taraba

Gwamnan Taraba, Agbu Kefas, ya ce shawarar da ya ɗauka na komawa jam’iyyar APC ta samo asali ne daga bukatar kare muradun mutanensa, ya...

PDP tsagin Wike ta kori Bala Muhd da Dauda Lawan, gwamnonin Bauchi da Zamfara

Jam’iyyar PDP ta kara shiga wani sabon rikici a ranar Talata bayan bangaren kwamitin zartaswa da ke goyon bayan ministan Abuja, Nyesom Wike, ya...

Most Popular

spot_img