DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeTagsZabe

Zabe

An sake yunkurin yin juyin mulki a Guinea-Bissau

Rahotanni sun yi nuni da cewa an sake yunkurin yin juyin mulki a kasar Guinea-Bissau.   Wannan ya zo ne bayan da shugaba mai ci Umaro...

Shugaba Tinubu ya taya Soludo murnar sake lashe zabe

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya taya Gwamna Chukwuma Soludo murna bisa sake lashe zaben gwamnan jihar Anambra, yana mai cewa nasarar da ya...

Wata dattijuwa ta barke da kuka bayan an hanata kada kuri’a

Wata datijuwa mai shekaru 96 a duniya, Mrs. Elizabeth Onike, ta barke da kuka a rumfar zaɓe saboda an hana ta kada kuri'a a...

’Yan Majalisar Amurka 9 sun bukaci Amurka ta dauki mataki kan rikicin zaben Kamaru

Wasu ’yan majalisar dokokin Amurka tara sun rubuta wa sakataren harkokin wajen kasar, Marco Rubio, suna nuna damuwa kan tashin hankali, kisa, da kama...

Gwamnatin Tanzaniya ta umurci ma’aikata su yi aiki daga gida, bayan rikicin zabe

Gwamnatin kasar Tanzaniya ta umurci dukkan ma’aikatan gwamnati su ci gaba da yin aiki daga gida, yayin da ta kuma shawarci masu aikin kamfanoni...

Sabon shugaban hukumar zaben ya yi alwashin dawo da ingantacce da sahihin zabe a Nijeriya

Sabon shugaban hukumar zaɓen Nijeriya, INEC, Farfesa Joash Amupitan, SAN, ya sha alwashin dawo da sahihanci da amincewar jama’a ga tsarin zaɓe na ƙasar,...

Madugun adawar siyasa a kasar Kamaru na samun nasara a wuraren da Paul Biya ke da karfi a zaben da ke gudana a kasar

Sakamakon da ya fara shigowa daga zaben shugaban kasa na Kamaru ya nuna cewa dan takarar adawa, Issa Tchiroma Bakary, na samun nasara a...

Hukumar zabe INEC na duba yiyuwar bai wa ‘yan Nijeriya damar zabe ba tare da katin zabe ba

Hukumar zabe mai zaman kanta ta Nijeriya ta bayyana shirin da take yi a bai wa ‘yan kasar da suka cancanta damar kada kuri’a...

Most Popular

spot_img