DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeTagsZabe

Zabe

Majalisar dokokin Nijeriya na shirin sauya ranar zaben 2027 zuwa 13 ga watan Fabarairu – Punch

Majalisar Dokokin Nijeriya ta sanar da cewa za ta yi zama na gaggawa a ranar Talata, 17 ga Fabrairu, 2026, domin duba yiwuwar sauya...

INEC ta gabatar da kasafin N873.78bn domin gudanar da zaɓen 2027

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Nijeriya (INEC) ta gabatar da buƙatar kasafin kuɗi na Naira biliyan 873.78 domin gudanar da babban zaɓen shekarar...

Obasanjo ya kai wai Babangida ziyara gidansa da ke jihar Neja

Tsohon shugaban Nijeriya Olusegun Obasanjo ya kai wa tsohon shugaban kasar a mulkin soja Janar Ibrahim Badamasi Babangida ziyara a gidansa da ke Minna,...

NNPP ta ce za ta ci zaben Kano a 2027 ko da Gwamna Abba ya koma APC

Wani jigo a jam'iyyar NNPP Ladipo Johnson, ya bayyana kwarin gwiwar cewa jam'iyyar za ta lashe zaben Kano a 2027 ko da Gwamna Abba...

An sake yunkurin yin juyin mulki a Guinea-Bissau

Rahotanni sun yi nuni da cewa an sake yunkurin yin juyin mulki a kasar Guinea-Bissau.   Wannan ya zo ne bayan da shugaba mai ci Umaro...

Shugaba Tinubu ya taya Soludo murnar sake lashe zabe

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya taya Gwamna Chukwuma Soludo murna bisa sake lashe zaben gwamnan jihar Anambra, yana mai cewa nasarar da ya...

Wata dattijuwa ta barke da kuka bayan an hanata kada kuri’a

Wata datijuwa mai shekaru 96 a duniya, Mrs. Elizabeth Onike, ta barke da kuka a rumfar zaɓe saboda an hana ta kada kuri'a a...

’Yan Majalisar Amurka 9 sun bukaci Amurka ta dauki mataki kan rikicin zaben Kamaru

Wasu ’yan majalisar dokokin Amurka tara sun rubuta wa sakataren harkokin wajen kasar, Marco Rubio, suna nuna damuwa kan tashin hankali, kisa, da kama...

Most Popular

spot_img