DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Faransa ta bukaci jakadanta ya zauna a Nijar duk da korarsa da Janar Chiani ya yi

-

https://drive.google.com/uc?export=view&id=1uDa9Cuy6B-zGQPYlTPa9wLSoRD3gvLBq
Jakadan Faransa a Nijar Sylvain Itte zai ci gaba da zama a kasar duk da cikar wa’adin kwana biyu da sojojin Nijar suka ba shi. 
Shugaban Faransa Emmanuel Macron ne ya sanar da haka a wannan Litinin a yayin ganawa ta intanet da ya yi da jakadan Faransa da ke sassan duniya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC na duba buƙatun kungiyoyi 110 da ke neman rigista a matsayin jam’iyyun siyasa a Najeriya

Hukumar zabe ta kasa INEC ta bayyana cewa ta karɓi wasikun buƙatun rajistar sabbin jam’iyyu 110 daga kungiyoyi daban-daban har zuwa Litinin, 23 ga watan...

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam’iyyar na kasa

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam'iyyar na kasa Jam’iyyar PDP ta dawo da Samuel Anyanwu a matsayin sakataren jam’iyya na kasa bayan...

Mafi Shahara