DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sojoji sun yi ikirarin yin sabon juyin mulki a Gabon

-

https://drive.google.com/uc?export=view&id=1g3szG8W_wref_Zv6KR5OQS-4reXtKAj4
Wani gungun manyan jami’an sojin kasar Gaban ya bayyana a kafar yada labaran kasar ta Gabon24, inda ya sanar da karfe iko da hannun gwamnatin Ali Bango.
Kafar yada labaran Aljazeera ta ce sojojin da suka ce sun kifar da gwamnatin ta dimukuradiyya a safiyar Larabar nan sun ce matakin nasu ya biyo bayan mummunan magudin zaben da aka tabka a zaben shugaban kasa na makon da ya gabata da ya bai wa Shugaba Bango karin wa’adin mulki bayan kwashe shekaru 14 a kan karagar mulki.
Sojojin sun ce sun rufe iyakokin kasar tare da rusa shugabancin hukumomin gwamnatin ta Gabon.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Yan kasuwar mai sun sauke farashin man fetur kasa da yadda Dagote ke sayarwa

Wasu masu shigo da man fetur daga ƙasashen waje sun fara sayar da shi a ƙasa da Naira 860 kowace lita, lamarin da ya sauka...

Saurayi ya gaggabe wa budurwarsa hakora shida a Legas

Wani saurayi a unguwar Ibadan dake Ebute Meta, jihar Legas, ya lakadawa budurwarsa Fatima, wadda ke sana’ar gyaran kai, dukan da ya janyo ta rasa...

Mafi Shahara