DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Yaron da na taimaka na neman zame min ‘karfen-kafa’ – Aisha Humaira

-

Fitacciyar jaruma a masana’antar shirya finafinan Hausa ta Kannywood Aisha Humaira ta fito fili ta nuna rashin jin dadinta dangane da wani taimako da ta yi wa wani yaro masoyinta da ya zo Kano saboda ita.
Humaira ta ce bayan an kawo mata yaron ta yi masa goma ta arziki ta kuma yi alkawarin cewa za ta dauki nauyin karatunsa. 
Ta ce yanzu haka yaron sau biyu tana sa a mayar da shi garinsu yana dawowa wai sai an kawo shi wajenta.
A karshe dai jarumar ta nuna cewa ta iya masa iya abin da za ta iya don haka ta mika shi ga hukumar Hisbah a jihar Kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tattalin arzikin Najeriya zai bunkasa daga 2025 zuwa 2026 – IMF

Asusun Lamuni na Duniya (IMF) ya sabunta hasashensa kan ci gaban tattalin arzikin Najeriya, inda ya ce zai kai kashi 3.4 cikin 100 a shekarar...

Yan kasuwar mai sun sauke farashin man fetur kasa da yadda Dagote ke sayarwa

Wasu masu shigo da man fetur daga ƙasashen waje sun fara sayar da shi a ƙasa da Naira 860 kowace lita, lamarin da ya sauka...

Mafi Shahara