DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Yunkurin ofishin Mai Ba Shugaban kasa Shawara kan harkokin tsaro ne ya sa aka sako daliban jami’ar FUDMA – VC

-

An sako dalibai mata na Jami’ar Gwamnatin Tarayya da ke Dutsinma kwanaki 74 bayan sace su da ‘yan bindiga suka yi.

An dai sace daliban su biyar ne a ranar 03 ga watan Oktoba, 2023. Sai dai daya daga cikinsu ta kubuta kwanaki kadan bayan sace su.
Shugaban jami’ar Prof Armaya’u Hamisu Bichi ya ce tabbatar ko an biya kudin fansa ko a’a, kawai dai ya ce yunkuri da kokarin Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro NSA Malam Nuhu Ribadu ne ya sa aka sako daliban.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara