DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnonin Kaduna, Nasarawa, Kebbi da Gombe sun tsallake siradin kotun koli

-

Kotun kolin ta yi watsi da karar da jam’iyyar PDP da dan takararta na gwamna Isah Ashiru suka shigar kan nasarar APC a jihar.
A yanzu haka dai kotun kolin ta yanke hukunci kan rikicin zaben gwamnoni a jihohi 13 da suka hada da Delta da Kebbi da Nasarawa da Delta da Ogun da Gombe da dai sauransu. Kuma galibi ta bar wa gwamnonin da ke kan kujera mukamansa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kamfanin NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar man birnin Port Harcourt

Kamfanin man fetur na Nijeriya NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar mai ta Fatakwal ga yan kasuwa A Yayin wani taro da kamfanin ya gabatar...

Tattalin arzikin Najeriya zai bunkasa daga 2025 zuwa 2026 – IMF

Asusun Lamuni na Duniya (IMF) ya sabunta hasashensa kan ci gaban tattalin arzikin Najeriya, inda ya ce zai kai kashi 3.4 cikin 100 a shekarar...

Mafi Shahara