DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Mahadi Shehu ya kai ‘yan sanda kara kotu

-

Dan kasuwar nan Malam Mahadi Shehu ya garzaya kotu, inda ya ke karar rundunar ‘yan sandan Nijeriya da  Sufeto Janar na ‘yan sandan kasar da kwamishinan ‘yan sandan babban birnin tarayya Abuja bisa zargin an tauye masa hakki.
Malam Mahadi Shehu ya yi zargin cewa an kama shi tare da tsare shi ba bisa ka’ida ba bisa.
Mahadi Shehu dai na neman a biya shi diyyar kudi Naira milyan 100 kan wannan batu.
An dai saka ranar 28 ga wannan wata na Fabrairu, 2024 don fara sauraren karar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kamfanin NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar man birnin Port Harcourt

Kamfanin man fetur na Nijeriya NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar mai ta Fatakwal ga yan kasuwa A Yayin wani taro da kamfanin ya gabatar...

Tattalin arzikin Najeriya zai bunkasa daga 2025 zuwa 2026 – IMF

Asusun Lamuni na Duniya (IMF) ya sabunta hasashensa kan ci gaban tattalin arzikin Najeriya, inda ya ce zai kai kashi 3.4 cikin 100 a shekarar...

Mafi Shahara