DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ba ku isa ku yi fada da gwamnatina ba, martanin Tinubu ga kungiyar NLC

-

 Ba ku isa ku yi fada da ni ba, martanin Tinubu ga kungiyar NLC

Google search engine

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya yi Allah wadai da zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa da kungiyar kwadago ta Nijeriya NLC ta yi a cikin makon nan. 

Shugaba Tinubu ya gargadi ‘yan kungiyar ta kwadago da su sani cewa ba NLC kadai ce muryar jama’a ba.

Ya yi magana ne a yayin kaddamar da layin dogo na jirgin kasa na Red Line a jihar Legas wanda ya hada daga Agbado zuwa Oyingbo.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kamfanin NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar man birnin Port Harcourt

Kamfanin man fetur na Nijeriya NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar mai ta Fatakwal ga yan kasuwa A Yayin wani taro da kamfanin ya gabatar...

Tattalin arzikin Najeriya zai bunkasa daga 2025 zuwa 2026 – IMF

Asusun Lamuni na Duniya (IMF) ya sabunta hasashensa kan ci gaban tattalin arzikin Najeriya, inda ya ce zai kai kashi 3.4 cikin 100 a shekarar...

Mafi Shahara