DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Buhari ne ya lalata makomar Najeriya – Gwamnan jahar Pilato Caleb Mufwang

-

Gwamnan jihar Filato, Caleb Mutfwang, ya zargi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari da laifin tabarbarewar tattalin arzikin da ‘yan Najeriya ke fuskanta a halin yanzu.

Google search engine

Gwamnan ya faɗi hakan ne a ranar Litinin a yayin rantsar da masu ba shi shawara na musamman su 22 a gidan gwamnati da ke Jos.

Mutfwang ya ce Buhari ya bar tattalin arzikin kasar cikin mummunan hali ga magajinsa, Bola Tinubu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu babbar kyauta ne daga Allah domin gyaran Nijeriya – Yahaya Bello

Tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya bayyana shugaban Nijeriya Bola Tinubu a matsayin babbar kyauta da Allah ya ba Nijeriya domin gyaran kasar. Yahaya Bello...

Gwamnatin Nijeriya ta ce cin jarabawar lissafi “Mathematics” wajibi ne ga daliban Sakandare kafin kammalawa

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa lallai dukkan ɗalibai masu rubuta jarabawar kammala sakandare su cigaba da rubuta lissafi tare da harshen Turanci a matsayin wajibi. Mai...

Mafi Shahara