DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnan Kano zai nada karin kwamishinoni

-

Wadanda ya aike da sunayensu a majalisar dokokin jihar don tantancewa da tabbatarwa su ne Engr Kabir Jibrin da Alhaji Shehu Muhammd Na’Allah Kura da Isyaku Ibrahim Kunya.
Sauran su ne Dr Salisu Muhd Tudun Kaya da Amina Inuwa Fagge da kuma Garba Ibrahim Tsanyawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan sanda sun kama barawon da ya yi amfani da kakin NYSC don yi fashi a Enugu

Rundunar ‘Yan Sanda ta Jihar Enugu ta kama wani mutum da ake zargi da yin fashi da makami, ta hanyar basaja da kakin NYSC domin...

Hadurran mota a Najeriya sun yi sanadin rayuka fiye da 3000 a shekarar 2025 – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) ta bayyana cewa akalla mutane 3,433 ne suka rasa rayukansu, yayin da wasu 22,162 suka jikkata a cikin hadurra...

Mafi Shahara