DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnan Kano zai nada karin kwamishinoni

-

Wadanda ya aike da sunayensu a majalisar dokokin jihar don tantancewa da tabbatarwa su ne Engr Kabir Jibrin da Alhaji Shehu Muhammd Na’Allah Kura da Isyaku Ibrahim Kunya.
Sauran su ne Dr Salisu Muhd Tudun Kaya da Amina Inuwa Fagge da kuma Garba Ibrahim Tsanyawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC za ta fara sabuwar rijistar katin zaɓe daga ranar 18 ga Agusta a Nijeriya

Hukumar Zaɓen Nijeriya INEC ta sanar da ranar 18 ga watan Agusta, 2025 a matsayin ranar da za ta fara sabuwar rijistar katin zaɓe a...

Kamfanin NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar man birnin Port Harcourt

Kamfanin man fetur na Nijeriya NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar mai ta Fatakwal ga yan kasuwa A Yayin wani taro da kamfanin ya gabatar...

Mafi Shahara