DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ya gwangwaje Kanawa da kyautar kayan abinci

-

 Gwamnatin tarayya ta tallafama jihar Kano da tireloli na hatsi domin rabawa ga mabukata a wannan wata na Ramadana.

Google search engine

Tallafin ya kunshi tireloli na shinkafa 100, tirelolin dawa 44, da kuma tirela na masara guda hud

u.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tattalin arzikin Najeriya zai bunkasa daga 2025 zuwa 2026 – IMF

Asusun Lamuni na Duniya (IMF) ya sabunta hasashensa kan ci gaban tattalin arzikin Najeriya, inda ya ce zai kai kashi 3.4 cikin 100 a shekarar...

Yan kasuwar mai sun sauke farashin man fetur kasa da yadda Dagote ke sayarwa

Wasu masu shigo da man fetur daga ƙasashen waje sun fara sayar da shi a ƙasa da Naira 860 kowace lita, lamarin da ya sauka...

Mafi Shahara