DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Liman ya sauka daga aikin limanci saboda takaddamar kudi N500,000 a Kebbi

-

Babban malamin masallacin juma’a na Wala da ke Birnin Kebbi, Alhaji Rufai Ibrahim ya sauka daga mukaminsa sakamakon takaddamar N500,000 da ta shiga tsakaninsa da na’ibinsa, Malam Mamman Na Ta’ala Yahaya. 
Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa, Alhaji Ibrahim ya kai karar Malam Yahaya ga hukumar DSS, bayan da ya zarge shi da yin cogen N500,000 daga cikin kudin da ya kamata su raba na kyautar kudin da gwamnan jihar ya ba su, lamarin da ya sanya aka dakatar da shi saboda rashin kai karar ga hukumomin da suka dace. Sai dai daga bisani ya rubuta aje aiki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Yan kasuwar mai sun sauke farashin man fetur kasa da yadda Dagote ke sayarwa

Wasu masu shigo da man fetur daga ƙasashen waje sun fara sayar da shi a ƙasa da Naira 860 kowace lita, lamarin da ya sauka...

Saurayi ya gaggabe wa budurwarsa hakora shida a Legas

Wani saurayi a unguwar Ibadan dake Ebute Meta, jihar Legas, ya lakadawa budurwarsa Fatima, wadda ke sana’ar gyaran kai, dukan da ya janyo ta rasa...

Mafi Shahara