DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An saka dokar takaita zirga-zirga a tituna da ke da iyaka da jihohin Zamfara, Sokoto da Katsina

-

Gwamnatin jihar Zamfara ta sanar da kafa dokar takaita zirga-zirga a kan iyakar jihar da jihohin Sokoto da Katsina da misalin 7 na yamma zuwa 6 na safiya.
Kwamishinan yada labaran jihar Munir Haidara ya sanar da hakan ga manema labarai a Gusau, inda ya ce an dauki matakin ne don kara dakile ayyukan ta’addanci a jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Idan rikicin PDP ya ki ci, ya ki cinyewa za mu shiga kawance in ji Sule Lamido

Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya bayyana cewa dole na iya sanyawa jam’iyyar ta shiga kawance da wasu jam’iyyu idan ƙoƙarin da ake...

‘Yan sandan Nijeriya sun sanar da dawo da aiwatar da dokar lasisin gilashin mota mai duhu

Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya ta sanar da cewa za ta sake fara aiwatar da dokar lasisin gilashin mota mai duhu (Tinted Glass Permit), duk da...

Mafi Shahara