DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Nijeriya za ta dakatar da kwangilar aikin hanyar Lokoja da Benin

-

Gwamnatin Nijeriya za ta dakatar da kwangilar aikin hanyar Lokoja da Benin 

Gwamnatin tarayya ta sanar da shirin dakatar da ayyukan da ‘yan kwangilar ke gudanarwa na gyaran hanyar Lokoja zuwa Benin saboda jinkirin aikin da rashin nuna damuwa da halin da al’ummar yankin ke ciki ga ‘yan kwangilar dake aikin.

Google search engine

Ministan ayyuka, David Umahi, ya bayyana hakan a wani taron masu ruwa da tsaki a Uyo,inda ya koka da yadda aikin gyaran hanyar baya sauri.

Ministan kuma ya yi gargadin cewa duk dan kwangilar da ya ci gaba da jan kafa game da aikin da gwamnati ta bashi za’a soke kwangilar sa.

Haka kuma akwai shawarwarin da gwamnatin tarayya ta yi na tallafa wa ‘yan kwangilar dake cikin gida Nijeriya, wanda zai yi  tasiri kai tsaye ga tattalin arzikin masu aikin gaba daya

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Yan kasuwar mai sun sauke farashin man fetur kasa da yadda Dagote ke sayarwa

Wasu masu shigo da man fetur daga ƙasashen waje sun fara sayar da shi a ƙasa da Naira 860 kowace lita, lamarin da ya sauka...

Saurayi ya gaggabe wa budurwarsa hakora shida a Legas

Wani saurayi a unguwar Ibadan dake Ebute Meta, jihar Legas, ya lakadawa budurwarsa Fatima, wadda ke sana’ar gyaran kai, dukan da ya janyo ta rasa...

Mafi Shahara