DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Mace ta sake ɗare kujerar shugabar ma’aikatan Najeriya

-

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya sake nada mace a matsayin shugabar ma’aikata ta Najeriya.

Misis Didi Esther Wilson-Jack ta maye gurbin Dr Folashade Yemi-Esan tun daga ranar 14 ga wannan wata na Yuli a cewar sanarwar da fadar shugaban kasar ta fitar.

Google search engine

Sabuwar shugabar ma’aikatan Najeriya ta kasance babbar sakatariya tun a shekarar 2017 kuma ta yi aiki a Ministoci daban daban tun daga wancan lokaci.

Shawarar shugaba Tinubu na sake ɗaukar mace bata rasa nasaba da dokar nan data bukaci a baiwa mata kashi 25 na mukamai a gwamnatin Najeriya wacca shugaban ƙasa Goodluck Jonathan ya tabbatar a zamanin sa

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC za ta fara sabuwar rijistar katin zaɓe daga ranar 18 ga Agusta a Nijeriya

Hukumar Zaɓen Nijeriya INEC ta sanar da ranar 18 ga watan Agusta, 2025 a matsayin ranar da za ta fara sabuwar rijistar katin zaɓe a...

Kamfanin NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar man birnin Port Harcourt

Kamfanin man fetur na Nijeriya NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar mai ta Fatakwal ga yan kasuwa A Yayin wani taro da kamfanin ya gabatar...

Mafi Shahara