DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamna Yusuf yayi kira da a daina sare itatuwa barkatai a Kano

-

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya bukaci shugabannin gargajiya da su dasa akalla bishiya daya a yankinsu domin dakile kalubalen sauyin yanayi.

Google search engine

Gwamnan ya bayyana hakan ne a ranar Talata a wani taron wayar da kan jama’a na kwanaki 2 wanda Agro-Climatic Resilience in Semi-Arid Landscapes (ACRESAL), karkashin ma’aikatar muhalli da sauyin yanayi ta jihar ta shirya. 

Gwamnan wanda mataimakinsa, Kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo ya wakilta ya yi kira ga al’ummar jihar da su daina sare itatuwa ba tare da maye gurbinsu da wasu ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC za ta fara sabuwar rijistar katin zaɓe daga ranar 18 ga Agusta a Nijeriya

Hukumar Zaɓen Nijeriya INEC ta sanar da ranar 18 ga watan Agusta, 2025 a matsayin ranar da za ta fara sabuwar rijistar katin zaɓe a...

Kamfanin NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar man birnin Port Harcourt

Kamfanin man fetur na Nijeriya NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar mai ta Fatakwal ga yan kasuwa A Yayin wani taro da kamfanin ya gabatar...

Mafi Shahara