DCL Hausa Radio
Kaitsaye

EFCC ta musanta raba kudaden da ta kwace hannun Emefiele

-

Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, ta musanta rahotannin da ke cewa jami’anta sun raba wasu kadarorin da aka kwato daga tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele da mukarrabansa.

Google search engine

A wata sanarwa da kakakin hukumar, Dele Oyewale, ya fitar a ranar Laraba, ya musanta rade-radin da ake ya dawa a kafar sada zumunta ta zamani.

Hukumar ta ce wata jaridar yanar gizo ce mai suna Sahara Reporters ta wallafa, inda ta yi zargin cewa N54bn tayi batan dabo tsakanin wasu ministoci da mataimakan Shugaba Tinubu tare da hadin gwiwar jami’an EFCC.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

APC na cigaba da zawarcin Gwamnan Plateau na PDP

Kungiyar magoya bayan jam'iyyar APC ta yankin Arewa ta tsakiyar Nijeriya ta sake jaddada kiran da take yi ga Gwamnan Jihar Plateau Caleb Mutfwang, da...

Gwamnatin Kano ta nemi gwamnatin tarayya ta biya ta diyya kan soke bikin hawan sallah

Gwamnatin jihar Kano ta nemi gwamnatin tarayya ta biya diyya sakamakon soke bukukuwan hawan sallah da aka yi a jere tsawon shekaru biyu. Kwamishinan kananan hukumomi...

Mafi Shahara