DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu ta daure barawon da ya saci allunan sanarwa cikin makabartar a Kano, tare da yi masa bulala 30

-

Wata kotun shari’ar Musulunci a jihar Kano ta umurci da a daure wani matashi mai shekaru 25 Hassan Adamu a gidan yari bayan da ta same shi da laifin satar allunan sanarwa 15 da aka kafe a wata makabarta a jihar.
Kotun dai ta tuhumin matashin da aikata laifuka biyu, na ratse da kuma sata, inda Alkalin kotun Malam Umar Lawal ya yanke hukuncin daurin watanni 6 ga matashin tare da yi masa bulala 30.
Lamarin da ya faru a ranar 21 ga Agustan, 2024, an kai kara wajen ofishin ‘yan sanda da ke karamar hukumar Gwale a jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tarihin marigayi Aminu Dantata

Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un. Najeriya ta yi babban rashi – na dattijo, attajiri, mai hangen nesa da zuciya mai tausayi: Alhaji Aminu Alhassan...

Bayan shafe watanni 23, Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC

Ta dai tabbata, Abdullahi Umar Ganduje ya yi murabus daga shugabancin jam'iyyar APC ta kasa. Tsohon Gwamnan jihar Kanon ya ajiye mukamin nasa da yammacin Juma'ar...

Mafi Shahara