DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu ta garƙame asusun Bankuna 32 da ke da alaƙa da zanga-zangar tsadar rayuwa

-

 

Google search engine

Wata babbar kotu a Abuja ta garƙame wasu asusun bankuna na mutane 32 da wasu kamfanoni da ake zargin sun dauki nauyin gudanar da zanga-zangar tsadar rayuwa har zuwa lokacin da za a gudanar da bincike tare da gurfanar da su gaban kuliya.

Mai shari’a Emeka Nwite, a hukuncin da ya yanke kan karar da lauyan Sufeto-Janar na ‘yan sanda, Ibrahim Mohammed ya gabatar, ya umurci bankunan da su kamo masu asusun ajiyar ko duk wani mutum da yake mu’amala da asusun ajiyar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

George Akume Har Yanzu Shi Ne Sakataren Gwamnatin Tarayya – Fadar Shugaban Kasa

Fadar Shugaban Nijeriya ta musanta jita-jitar da ke yawo cewa an sauke Sanata George Akume daga matsayin Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF). A wata sanarwa da mai...

Yawaita buga sabbin takardun kudi da da aka rika yi a gwamnatin Buhari ne ya gurgunta darajar Naira – Oshiomhole

Sanata Adams Oshiomhole, ya zargi tsohuwar gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari da taka raws wajen gurgunta tattalin arziki Nijeriya Ya bayyana hakan a wani taro...

Mafi Shahara