DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ya kamata Arewa ta marawa Shugaba Tinubu baya a zaben 2027 – Shehu Sani

-

Kamata ya yi ‘yan Arewa su marawa Shugaba Tinubu baya a zaben 2027 – Shehu Sani

Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya magantu kan sake tsayawar takarar shugaban kasa Bola Tinubu a zaben 2027.

Shehu Sani ya bayyana hakanne yayinda yake zantawa da manema labarai a Kaduna,yace a ra’ayin shi, ya kamata arewa su bar wa ‘yan kudu takara a zaben 2027,domin Arewa ta samu shugaban kasa a 2031.

A cewar sa,duk da kundin tsarin mulkin kasa ya bai wa kowane dan kasa damar tsayawa takara amma kamata ya yi ‘yan arewa su marawa ‘yan kudu baya a zabe mai zuwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa

Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin da...

Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya bukaci jami'an rundunonin tsaron Nijeriya da su kara azama wajen shawo kan kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Shugaba Tinubu ya...

Mafi Shahara