DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za mu gyara PDP don ceto Nijeriya – Makinde

-

Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya bayyana cewa jam’iyyar su ta PDP za ta yi duk mai yuwa wajen gyara Nijeriya dama jam’iyyar da a yanzu take ta fama da rikicin cikin gida.

Makinde ya fadi hakan ne a Abuja a wajen kaddamar da wani kwamitin gwamnoni da samar da tsarin dimokuradiyya.

Google search engine

Makinde ya ce “za mu gyara jam’iyyar mu ta PDP sannan PDP za ta gyara Nijeriya don ceto al’ummar kasar daga halin da suke ciki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Atiku ya soki gwamnatin Tinubu kan zargin kin bin umurnin kotun koli na ba kananan hukumomi kudadensu kai tsaye

Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana damuwarsa kan yadda gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ke jinkirta aiwatar da hukuncin Kotun Koli da...

‘Yan sanda sun cafke wata daliba ‘yar Nijeriya da ta boye hodar iblis a cikin biredi a Indiya

Masu binciken manyan laifuka (Central Crime Branch) a ƙasar Indiya sun cafke wata ’yar Nijeriya mai shekara 29, Olajide Esther Iyanuoluwa, bisa zargin safarar hodar...

Mafi Shahara