DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An lalata Tiransifomomi 80 da sace Keburansu a Jos sakamakon katsewar lantarki- JED

-

 

Google search engine

Kamfani

n da ke rarraba hasken lantarki a shiyyar Jos (JED) ya ce sama da taransfomomi 80 aka lalata tare da sace kayansu a yankin lokacin da aka samu katsewar lantarki a Arewacin Nijeriya.

Katse wutar lantarkin dai ya faru ne biyo bayan suka lalata layukan lantarki sa ‘yan bindiga suka yi a jihar Neja

Nijeriya dai na ci gaba da fuskantar katsewar lantarki lokaci zuwa lokacin a yan kwanakin nan dalilin katsewar babban layin da ke samar da hasken lantarki da ake kira National Grid.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ramaphosa ya yi Allah-wadai da kama Maduro da Amurka ta yi

Shugaban ƙasar Afirka ta Kudu, Cyril Ramaphosa, ya yi kakkausar suka kan matakin da Amurka ta ɗauka na kama Shugaban ƙasar Venezuela, Nicolas Maduro. Ramaphosa ya...

Sojoji sun ceto mutane shida da aka sace a Kaduna

Dakarun rundunar Operation Fansar Yamma sun samu nasarar ceto mutane shida da aka sace a wani sumame da suka gudanar a yankunan Kajuru da Kujama...

Mafi Shahara