DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An lalata Tiransifomomi 80 da sace Keburansu a Jos sakamakon katsewar lantarki- JED

-

 

Google search engine

Kamfani

n da ke rarraba hasken lantarki a shiyyar Jos (JED) ya ce sama da taransfomomi 80 aka lalata tare da sace kayansu a yankin lokacin da aka samu katsewar lantarki a Arewacin Nijeriya.

Katse wutar lantarkin dai ya faru ne biyo bayan suka lalata layukan lantarki sa ‘yan bindiga suka yi a jihar Neja

Nijeriya dai na ci gaba da fuskantar katsewar lantarki lokaci zuwa lokacin a yan kwanakin nan dalilin katsewar babban layin da ke samar da hasken lantarki da ake kira National Grid.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Barnar da jam’iyyar APC ta yi wa Nijeriya ta zarta ta mulkin soja – Atiku Abubakar

Tsohon mataimakin shugaban Nijeriya Atiku Abubakar ya zargi gwamnatin APC mai mulki da lalata tsari da yanayin kasar, yana mai bayyana ta a matsayin jam'iyya...

Al’umma ne ke taka rawa wajen nasara a zabe ba gwamnoni ba – Aregbesola ga APC

Sakataren jam'iyyar ADC a Nijeriya ya gargadi APC mai mulki cewa al'umma ne ke taka rawa wajen nasara a zabe ba gwamnoni ba. Ra'uf Aregbesola ya...

Mafi Shahara