DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An lalata Tiransifomomi 80 da sace Keburansu a Jos sakamakon katsewar lantarki- JED

-

 

Google search engine

Kamfani

n da ke rarraba hasken lantarki a shiyyar Jos (JED) ya ce sama da taransfomomi 80 aka lalata tare da sace kayansu a yankin lokacin da aka samu katsewar lantarki a Arewacin Nijeriya.

Katse wutar lantarkin dai ya faru ne biyo bayan suka lalata layukan lantarki sa ‘yan bindiga suka yi a jihar Neja

Nijeriya dai na ci gaba da fuskantar katsewar lantarki lokaci zuwa lokacin a yan kwanakin nan dalilin katsewar babban layin da ke samar da hasken lantarki da ake kira National Grid.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dalori ya karbi ragamar jagorancin jam’iyyar APC a hukumance

Shugaban riko na jam’iyyar APC, Ali Bukar Dalori, ya bukaci shugabanni da mambobin jam’iyyar da su zauna cikin hadin kai bayan murabus din tsohon shugaban...

An dakatar da jirgin Rano Air kan zargin matsalar inji – NCAA

Hukumar kula da sufurin jiragen sama ta Najeriya (NCAA) ta dakatar da wani jirgin Rano Air mai lamba 5N-BZY bayan fuskantar hatsarin gobara da matsalar...

Mafi Shahara