DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Matsin rayuwa: ya kamata ka ba da fifiko ga walwalar al’ummar Nijeriya – shawarar Osinbajo ga Tinubu

-

 Tsohon mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo ya bukaci shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya mayar da hankali wajen inganta walwalar ‘yan Nijeriya a daidai lokacin da kasar ke fama da matsin tattalin arziki.

Google search engine

Osinbajo ya bayyana hakan ne a wani taron mata yan kasuwa na shekarar 2024 da aka gudanar a Abuja babban birnin Nijeriya. 

‘Yan Nijeriya dai na ci gaba da fuskantar matsalar hauhawar farashin kayayyakin masarufi a fadin kasar da ma matsalar karyewar darajar Na

ira 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Sanata Ndume ya bukaci bincike da dakatar da dokokin haraji saboda zargin sauyin da ke ciki

Sanata Ali Ndume ya bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya dakatar da aiwatar da sabbin dokokin sauya haraji da aka tsara fara aiki a watan...

Mawaki Davido ya koma jam’iyyar Accord Party, inda kawunsa Gwamnan Osun Adeleke ya koma

Mawaki Davido, ya sanar da shirin sa na shiga jam’iyyar Accord, inda zai bi sawun kawunsa, Gwamna Ademola Adeleke na Osun. Mawakin ya ce zai kasance...

Mafi Shahara