DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu ya karrama marigayi Janar Taoreed Lagbaja da lambar girmamawa ta CFR

-

Tinubu ya yi wannan karramawar ne a yayin jana’izar babban hafsan sojin kasa na Nijeriya da aka gudanar a Abuja.
Jana’izar ta samu halartar shugabannin majalisa da na tsaro da manyan jami’an gwamnati.
Shugaba Tinubu ya ce sadaukarwar marigayi Taoreed Lagaja ba zata tafi a banza ba.
Tuni dai aka binne gawar babban hafsan sojin kasa na Nijeriya marigayi Janar Taoreed Lagbaja. 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Manoma a Nijeriya sun koka kan shirin karya farashin kayan abinci

Manoma da masu sarrafa shinkafa a Najeriya sun soki manufofin gwamnatin tarayya bayan da alkaluma suka nuna cewa yawan kudaden shigo da kayayyakin gona ya...

Fadar shugaban kasa ta mayar wa Atiku martani cewa babu yunwa a Niijeriya

Fadar shugaban kasa ta ce gwamnatin Bola Ahmed Tinubu na tafiya kan madaidaiciyar hanya, tana mai musanta ikirarin tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, da...

Mafi Shahara