DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu ya karrama marigayi Janar Taoreed Lagbaja da lambar girmamawa ta CFR

-

Tinubu ya yi wannan karramawar ne a yayin jana’izar babban hafsan sojin kasa na Nijeriya da aka gudanar a Abuja.
Jana’izar ta samu halartar shugabannin majalisa da na tsaro da manyan jami’an gwamnati.
Shugaba Tinubu ya ce sadaukarwar marigayi Taoreed Lagaja ba zata tafi a banza ba.
Tuni dai aka binne gawar babban hafsan sojin kasa na Nijeriya marigayi Janar Taoreed Lagbaja. 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jami’an tsaron Chadi hudu sun kwanta dama a wata fafatawa da wasu mahara a arewacin kasar

Lamarin ya faru ne da yammacin ranar 17, ga watan Febarairun da muke ciki a lokacin da wata motar jigilar wani kamfani ke cikin tafiya...

Masu zanga zanga a SĂ©nĂ©gal na neman adalci ga dalibin Jami’ar Cheikh Anta Diop ta birnin Dakar da aka halaka

Masu zanga zangar da suka hada da magoya bayan jam'iyya mai mulki ta Pastef sun amsa kiran wata hadaka ce ta dalibai da 'yan fafutikar...

Mafi Shahara