DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Nijeriya za ta gina kananan tashoshin samar da lantarki a jami’o’i

-

 Gwamnatin Nijeriya ta sanar da shirin samar da sabbin kananan tashoshin samar da hasken wutar lantarki masu amfani da hasken rana a harabar manyan makarantu da asibitocin koyarwa a fadin kasar don rage tsadar wutar lantarki

Google search engine

Ministan Wutar Lantarki, Adebayo Adelabu, ya bayyana haka a lokacin da yake duba aikin Advanced Solar Microgrid a Jami’ar Abuja, wanda ya ce an kammala kashi 95 cikin 100.

Ya ce kirkirar wadannan kananan tashoshi zai taimaka sosai wajen ganin an kawo karshen tsaiko da matsalar lantarki da ake fama a wuraren 

Nijeriya dai fama da matsalar lalacewar lantarki a sakamakon yawan samun matsala da babbar tashar samar da lantarki take yi lokaci zuwa lokaci.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An shiga ruɗani bayan fashewar wasu abubuwa a jihar Kwara

Al’ummar yankin Offa a jihar Kwara sun shiga fargaba a daren Alhamis bayan jerin fashewar abubuwa masu ƙarfi da suka girgiza wasu sassan garin, lamarin...

PDP ta soki gwamnatin Tinubu kan kin sanarwa ‘yan Nijeriya farmakin Amurka

Jam’iyyar PDP ta soki Gwamnatin Nijeriya kan yadda ba ta sanar da ’yan kasar game da farmakin saman da Amurka ta kai a Arewa maso...

Mafi Shahara