DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kungiyar manyan likitoci tare da likitocin hakora na Nijeriya sun tsunduma yajin aikin gargadi na kwanaki bakwai daga ranar Litinin dinnan

-

Likitoci

Lamarin da ake fargabar zai iya janyo tsayawar aiki a  kusan cibiyoyin kiwon lafiya 83, da kuma makarantun kiwon lafiya 64 a fadin kasar, kamar yadda shugaban kungiyar na kasa Farfesa Muhammad Muhammad wanda ya bayyana a wata tattaunawa ta musamman da jaridar Punch. 

Google search engine

A cikin wata sanarwar da kungiyar ta fitar a ranar Alhamis din da ta gabata, ta ayyana cewa za ta shiga yajin aikin gargadi ne saboda gazawar gwamnatin tarayya wajen biyan bukatun kungiyar.

Yajin aikin ya soma a dukkan jami’o’i da manyan asibitocin Nijeriya daga Litinin 17 ga wata, zuwa Lahadi 24 ga watan Nuwamba, 2024.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

’Yan majalisar wakilai bakwai daga Akwa Ibom sun sauya sheka zuwa APC

Ana cigaba da samun rahotannin sauyin sheka a majalisar wakilai, yayin da ’yan majalisa bakwai daga Jihar Akwa Ibom suka koma jam’iyyar APC. Wadanda suka...

Jam’iyyar Labour tsagin Julius Abure ta ba Peter Obi sa’o’i 48 ya fice daga jam’iyyar saboda shiga hadakar ADC

Jam’iyyar Labour karkashin jagorancin Julius Abure ta bai wa tsohon dan takarar shugaban kasa, Peter Obi, wa’adin sa’o’i 48 da ya fice daga jam’iyyar, bisa...

Mafi Shahara