DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Matawalle ya isa birnin Riyadh na Saudiyya wajen babban taron tsaro na kungiyar IMCTC

-

 

Google search engine


Ministan kasa a ma’aikatar tsaron Nijeriya Bello Matawalle ya isa birnin Riyadh na Saudiyya inda zai gana da Yariman kasar Mohammed bin Salman, a wani bangare na halatar taron kungiyar kasashen Musulmai da ke yaki da ‘yan ta’adda , IMCTC.

A yayin ziyarar aikin ministan ke yi a Saudiyya ya ziyarci hedikwatar kawancen kasashen Musulmi domin yaki da ta’addanci, inda ya yi godiya ga Sakatare Janar na kungiyar ta IMCTC, bisa gudunmuwar da suke bai wa Nijeriya ta hanyar horas da sojojinta dubarun yaki da ta’addanci.






LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu ya yi kira da a zauna lafiya gabanin zaɓen Abuja, Kano da Rivers

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga masu kaɗa ƙuri’a, jami’an tsaro da jami’an Hukumar zaɓe Mai zaman kanta (INEC) da su gudanar...

Gwamnatin Nijeriya za ta kafa kwalejin koyon likitanci ta sojoji don magance karancin likitoci

Gwamnatin Nijeriya ta sanar da shirin kafa kwalejin koyon likitanci ta soji "Armed Forces College of Medicine and Health Sciences" a matsayin wani mataki na...

Mafi Shahara