DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaban Nijeriya ya bukaci majalisar dokokin kasar ta amince da ciyo sabon bashin Naira Tiriliyan 1.7 domin cike gibin kasafin kudin shekarar 2024.

-

 

Shugaban Tinubu ya bukaci majalisa ta amince ya ciyo sabon bashin naira tiriliyan 1.7 domin cike gibin kasafin kudin 2024

Shugaban Nijeriya Bola Ahmad Tinubu ya rubutawa majalisar dokokin kasar wasika domin ta amince ya sake cin sabon bashin Naira Tiriliyan 1.7 domin cike gibin kasafin kudin shekarar 2024.

Kakakin majalisar dokoki Tajudeen Abbas ne ya karanta wasikar da shugaba Tinubu ya aikawa majalisar, a yayin zaman majalisar na ranar Talata.

Wannan na zuwa ne bayan da a ‘yan kwanakinnan babban bankin Najeriya CBN ya ce gwamnatin tarayya ta kashe dala biliyan 3.58 domin biyan basussukan kasashen waje da ake bin kasar cikin watanni tara na farkon shekarar 2024.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara