DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaban Nijeriya ya bukaci majalisar dokokin kasar ta amince da ciyo sabon bashin Naira Tiriliyan 1.7 domin cike gibin kasafin kudin shekarar 2024.

-

 

Google search engine

Shugaban Tinubu ya bukaci majalisa ta amince ya ciyo sabon bashin naira tiriliyan 1.7 domin cike gibin kasafin kudin 2024

Shugaban Nijeriya Bola Ahmad Tinubu ya rubutawa majalisar dokokin kasar wasika domin ta amince ya sake cin sabon bashin Naira Tiriliyan 1.7 domin cike gibin kasafin kudin shekarar 2024.

Kakakin majalisar dokoki Tajudeen Abbas ne ya karanta wasikar da shugaba Tinubu ya aikawa majalisar, a yayin zaman majalisar na ranar Talata.

Wannan na zuwa ne bayan da a ‘yan kwanakinnan babban bankin Najeriya CBN ya ce gwamnatin tarayya ta kashe dala biliyan 3.58 domin biyan basussukan kasashen waje da ake bin kasar cikin watanni tara na farkon shekarar 2024.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dalori ya karbi ragamar jagorancin jam’iyyar APC a hukumance

Shugaban riko na jam’iyyar APC, Ali Bukar Dalori, ya bukaci shugabanni da mambobin jam’iyyar da su zauna cikin hadin kai bayan murabus din tsohon shugaban...

An dakatar da jirgin Rano Air kan zargin matsalar inji – NCAA

Hukumar kula da sufurin jiragen sama ta Najeriya (NCAA) ta dakatar da wani jirgin Rano Air mai lamba 5N-BZY bayan fuskantar hatsarin gobara da matsalar...

Mafi Shahara