DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar dattawa ta tsige shugaban kotun da’ar ma’aikata, Danladi Umar, bisa zarginsa da aikata ba daidai ba

-

Danladi Umar

Sun yanke wannan hukunci ne bisa dogaro da sashe na 157(1) na kundin tsarin mulkin tarayyar Nijeriya wanda aka yi wa kwaskwarima,wanda ya baiwa majalisar dattawa ikon tsige wasu manyan jami’an gwamnati a tsarin doka.

Google search engine

Tsigewar ta biyo bayan zaman tattaunawa da ‘yan majalisar suka yi wanda ya dauki tsawon awa daya da rabi.

Bayan dawowa zaman majalisar, majalisar dattawa ta sanar da cewa sama da ‘yan majalisa 84 ne suka goyi bayan matakin tsige shugaban.

Sanata Opeyemi Bamidele ne ya gabatar da kudirin da ya kai ga tsige shugaban hukumar Danladi Umar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara