DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ne matsalar PDP a Nijeriya – inji wani jigo a jam’iyyar, Segun Sowunmi

-

 Tinubu ne matsalar PDP a Nijeriya – inji wani jigo a jam’iyyar, Segun Sowunmi

Google search engine
Wani jigo a jam’iyyar PDP, Segun Sowunmi, ya dora alhakin rikicin da ke ciki gida dake faruwa a jam’iyyar bisa kan mukamin da shugaban Bola Tinubu ya baiwa Nyesom Wike mukamin ministan babban birnin tarayya Abuja.
Segun Sowunmi ya bayyana haka ne a cikin shirin siyasa na gidan talabijin na Channels a ranar Laraba, lokacin da aka tambaye shi game da matsalar PDP.
Ya ce mutane na dora matsalar kan Wike ne kawai amma yana ganin Tinibu ne matsalar, domin bai tuntubi shugabannin jam’iyyar kafin bashi wannan matsayi ba.
Segun ya yi nuni da cewa ko a lokacin da tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya kafa gwamnatin hadin kan kasa sai ya  tuntubi jam’iyyun adawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

DCL Hausa ta buɗe damar neman aiki ga Video Editor a Katsina

Kafar yaɗa labarai ta DCL Hausa ta sanar da buɗewar damar neman aiki ga masu ƙwarewa a fannin gyaran bidiyo (Video Editing) domin cike gurbin...

Kungiyar ASUU ta janye yajin aikin gargadin da ta tsunduma

Kungiyar malaman jami'o'i ta Nijeriya ASUU ta janye yajin aikin gargadin da ta tsunduma. Shugaban kungiyar Farfesa Chris Piwuna ne ya bayyana haka yayin wani taron...

Mafi Shahara