DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ne matsalar PDP a Nijeriya – inji wani jigo a jam’iyyar, Segun Sowunmi

-

 Tinubu ne matsalar PDP a Nijeriya – inji wani jigo a jam’iyyar, Segun Sowunmi

Google search engine
Wani jigo a jam’iyyar PDP, Segun Sowunmi, ya dora alhakin rikicin da ke ciki gida dake faruwa a jam’iyyar bisa kan mukamin da shugaban Bola Tinubu ya baiwa Nyesom Wike mukamin ministan babban birnin tarayya Abuja.
Segun Sowunmi ya bayyana haka ne a cikin shirin siyasa na gidan talabijin na Channels a ranar Laraba, lokacin da aka tambaye shi game da matsalar PDP.
Ya ce mutane na dora matsalar kan Wike ne kawai amma yana ganin Tinibu ne matsalar, domin bai tuntubi shugabannin jam’iyyar kafin bashi wannan matsayi ba.
Segun ya yi nuni da cewa ko a lokacin da tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya kafa gwamnatin hadin kan kasa sai ya  tuntubi jam’iyyun adawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tinubu ya fasa bai wa Abdullahi Ramat mukamin shugabancin hukumar NERC?

A wata wasika da shugaban Nijeriyar ya aike wa Majalisar Dattawa a cikin makon nan, Tinubu ya bukaci sanatoci su amince masa ya nada Aisha...

Hukumar KAROTA ta mika wa HISBAH motocin barasar da ta kama a Kano

Hukumar Kula da Harkokin sufiri ta Jihar Kano wato KAROTA ta mika manyan motoci guda uku da ke ɗauke da kwalaben giya na miliyoyin naira...

Mafi Shahara