DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Yan majalisar wakilai sun yi watsi da kudirin wa’adin mulki na shekara 6 ga shugaban kasa da gwamnoni.

-

Google search engine

‘Yan majalisar wakilai sun yi watsi da kudirin wa’adin mulki na shekara 6 ga shugaban kasa da gwamnoni.

Majalisar wakilai ta Nijeriya sun yi watsi da kudirin wa’adin mulki na shekara 6 ga shugaban kasa da gwamnoni da aka sake gabatarwa domin zaman karatu na biyu.

Majalisar ta yi watsi da kudurin ne a zaman ta na ranar Alhamis.

Kudirin wanda dan majalisar Ikenga Imo Ugochinyere da wasu ‘yan majalisa 33 su ka gabatar, na kuma neman a rika gudanar da zaben shugaban kasa da na gwamnoni da yan majalisa a rana daya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Tinubu ta fitar da Naira biliyan 2.3 don biyan bashin albashi da karin girma na malaman jami’o’i

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa ta saki kudin da ya kai Naira biliyan 2.3 domin biyan bashin albashi da karin girma na malamai a jami’o’in...

Majalisar wakilan Nijeriya ta amince wa Tinubu ya ciyo bashin dala biliyan 2.35

Majalisar wakilai ta Nijeriya ta amince da bukatar shugaban Tinubu na neman bashin dala biliyan 2.347 daga ƙasashen waje domin cike gibin kasafin kuɗin 2025...

Mafi Shahara