DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Yan majalisar wakilai sun yi watsi da kudirin wa’adin mulki na shekara 6 ga shugaban kasa da gwamnoni.

-

‘Yan majalisar wakilai sun yi watsi da kudirin wa’adin mulki na shekara 6 ga shugaban kasa da gwamnoni.

Majalisar wakilai ta Nijeriya sun yi watsi da kudirin wa’adin mulki na shekara 6 ga shugaban kasa da gwamnoni da aka sake gabatarwa domin zaman karatu na biyu.

Majalisar ta yi watsi da kudurin ne a zaman ta na ranar Alhamis.

Kudirin wanda dan majalisar Ikenga Imo Ugochinyere da wasu ‘yan majalisa 33 su ka gabatar, na kuma neman a rika gudanar da zaben shugaban kasa da na gwamnoni da yan majalisa a rana daya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Farashin buhun shinkafar waje mai nauyin 50KG ya koma N58,000 a wasu sassan Nijeriya in ji wani rahoton da majiyar DCL Hausa ta Punch ta wallafa.

Rahoton da kamfanin S&P Global ya fitar ya bayyana cewa farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 ya sauka zuwa N58,000 a wasu yankunan Najeriya,...

‘Yan siyasar da ke neman mukamai ba don talakawa suke yi ba – Zargin Bafarawa ga ‘yan siyasar Nijeriya

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi zargin cewa an yi wa siyasar adawa kamshin mutuwa a Najeriya. Bafarawa, wanda ya kasance jigo...

Mafi Shahara