DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Yan majalisar wakilai sun yi watsi da kudirin wa’adin mulki na shekara 6 ga shugaban kasa da gwamnoni.

-

Google search engine

‘Yan majalisar wakilai sun yi watsi da kudirin wa’adin mulki na shekara 6 ga shugaban kasa da gwamnoni.

Majalisar wakilai ta Nijeriya sun yi watsi da kudirin wa’adin mulki na shekara 6 ga shugaban kasa da gwamnoni da aka sake gabatarwa domin zaman karatu na biyu.

Majalisar ta yi watsi da kudurin ne a zaman ta na ranar Alhamis.

Kudirin wanda dan majalisar Ikenga Imo Ugochinyere da wasu ‘yan majalisa 33 su ka gabatar, na kuma neman a rika gudanar da zaben shugaban kasa da na gwamnoni da yan majalisa a rana daya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dalori ya karbi ragamar jagorancin jam’iyyar APC a hukumance

Shugaban riko na jam’iyyar APC, Ali Bukar Dalori, ya bukaci shugabanni da mambobin jam’iyyar da su zauna cikin hadin kai bayan murabus din tsohon shugaban...

An dakatar da jirgin Rano Air kan zargin matsalar inji – NCAA

Hukumar kula da sufurin jiragen sama ta Najeriya (NCAA) ta dakatar da wani jirgin Rano Air mai lamba 5N-BZY bayan fuskantar hatsarin gobara da matsalar...

Mafi Shahara