DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An kama ‘yan Nijeriya 4 a kasar Libya bisa zargin safarar kwayoyi

-

Hukumomin kasar Libya sun kama wasu ‘yan Nijeriya 4 bisa zargin safarar miyagun kwayoyi kuma binciken lafiya ya nuna suna dauke da cututtuka masu yaɗuwa.
Wani bayani da kungiyar da ke kula da bakin haure wato Migrant Rescue Watch, ta wallafa a shafin X ta ce an kama mutanen a garuruwan Sabha da Bani Walid da ke kudancin birnin Tripoli.
Dukkanin waɗanda aka kama an hannun ta su ga hukumomin da suka dace domin ci gaba da bincike, kamar yadda gidan talabijin na Channels ya ruwaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon Minista Tanimu Turaki ya zama ɗan takarar shugabancin jam’iyyar PDP na Arewa

Jagororin jam’iyyar PDP na yankin Arewacin Nijeriya sun amince da tsohon Ministan Harkoki. A Musamman, Tanimu Turaki (SAN), a matsayin ɗan takarar da suka amince...

Jam’iyyar ADC a Kaduna ta kori mataimakin shugabanta da wasu ‘ya’yanta 8

Jam'iyyar hadaka ta ADC mai hamayya a Nijeriya reshen Kaduna ta kori mataimakin shugabanta na jihar tare da wasu manyan jami'anta guda takwas, bayan samun...

Mafi Shahara