DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Yahaya Bello ya gurfana a gaban kotu

-

Hukumar EFCC yaki da cin hanci da rashawa a Nijeriya ta gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello a gaban babbar kotun tarayya dake Maitama, Abuja.
Yahay Bello, wanda ya rika wasar buya da hukumar tun a watan Afrilun 2024, na tsare a hannun hukumar tun jiya Talata.
An gurfanar da shi ne a gaban Mai Shari’a Maryanne Anenih, tare da wasu Umar Oricha da Abdulsalami Hudu bisa zarge-zarge 16 na almundahana da naira biliyan 110.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC ta yi watsi da shugabancin PDP tsagin Tanimu Turaki

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa ba za ta amince da Kwamitin Gudanarwa na Ƙasa (NWC) na jam’iyyar PDP da...

Majalisar Dattawan Nijeriya ta fara muhawara kan kasafin kudin 2026 na Nairan tiriliyan 58

Majalisar Dattawan Nijeriya ta fara muhawara kan kasafin kuɗin shekarar 2026, inda shugaban masu rinjaye, Sanata Opeyemi Bamidele daga Ekiti Ta Tsakiya, ya jagoranci tattaunawar...

Mafi Shahara