DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Yahaya Bello ya gurfana a gaban kotu

-

Hukumar EFCC yaki da cin hanci da rashawa a Nijeriya ta gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello a gaban babbar kotun tarayya dake Maitama, Abuja.
Yahay Bello, wanda ya rika wasar buya da hukumar tun a watan Afrilun 2024, na tsare a hannun hukumar tun jiya Talata.
An gurfanar da shi ne a gaban Mai Shari’a Maryanne Anenih, tare da wasu Umar Oricha da Abdulsalami Hudu bisa zarge-zarge 16 na almundahana da naira biliyan 110.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mataimakin kwamishina ya ce ga garinku nan bayan ya fadi a jihar Ebonyi

Wani Mataimakin Kwamishinan ‘Yan Sanda, Ogbon-Inu Taiwo Popoola, ya mutu a Jihar Ebonyi yayin da yake halartar taron shugabanci a hedkwatar rundunar ‘yan sanda da...

Majalisar Dattawan Nijeriya ta tabbatar da Fani-Kayode, Reno Omokri da wasu 64 a matsayin jakadu

Majalisar Dattawan Nijeriya ta tabbatar da nadin jakadu 64 da Shugaba Tinubu ya miƙa mata, ciki har da tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama, Femi Fani-Kayode,...

Mafi Shahara