DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Yahaya Bello ya gurfana a gaban kotu

-

Hukumar EFCC yaki da cin hanci da rashawa a Nijeriya ta gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello a gaban babbar kotun tarayya dake Maitama, Abuja.
Yahay Bello, wanda ya rika wasar buya da hukumar tun a watan Afrilun 2024, na tsare a hannun hukumar tun jiya Talata.
An gurfanar da shi ne a gaban Mai Shari’a Maryanne Anenih, tare da wasu Umar Oricha da Abdulsalami Hudu bisa zarge-zarge 16 na almundahana da naira biliyan 110.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3

Wata kotu a Amurka ta yanke wa wani ɗan Najeriya mai zama a San Gabriel Valley, Abiola Femi Quadri, hukuncin ɗaurin shekara 11 da wata...

Natasha ta sake shan alwashin komawa majalisar dattawa a ranar Talata

Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, ‘yar Majalisar Dattawa daga jihar Kogi da aka dakatar, ta shigar da ƙara ga Majalisar Dattawa tana neman su girmama hukuncin Babbar...

Mafi Shahara