DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wasu ‘yan bindiga sun saduda, sun mika wuya ga gwamnan jihar Kaduna

-

Gwamnan jihar Kaduna Sanata Uba Sani ya ce gwamnatinsa za ta kwatanta yi wa kowa adalci duk domin a samu zaman lafiya mai dorewa a cikin al’umma.

Google search engine
Gwamnan ya yi wannan furucin ne a Birnin Gwari na jihar a lokacin da ya karbi kason farko na ‘ysn ta’addar da suka tuba suka rungumi sulhu a jihar.
Kazalika, Gwamnan ya ma umurci da a Bude kasuwar shanu ta Birnin Gwari da aka rufe shekaru 10 da suka gabata saboda dalilai na tsaro.
Sanata Uba Sani ya ce jihar na zama da wasu hukumomin gwamnatin tarayya don tattaunawa da ‘yan ta’adda da nufin su ajiye makamansu a dawo da zaman lafiya yadda ys dace.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Zulum zai ba duk dan Borno da ke hijira a Kamaru N500,000

Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bayyana cewa gwamnatin jiharsa za ta ba kowane É—an gudun hijira É—an Borno da yake a Kamaru...

Najeriya da Saudiyya sun rattaba hannu kan yarjejeniyar tsaro

Najeriya da Masarautar Saudiyya sun kulla sabuwar yarjejeniya ta shekaru biyar domin ƙarfafa haɗin gwiwar tsaro da dangantakar soja tsakanin kasashen biyu. A cewar wata sanarwa...

Mafi Shahara