DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wasu ‘yan bindiga sun saduda, sun mika wuya ga gwamnan jihar Kaduna

-

Gwamnan jihar Kaduna Sanata Uba Sani ya ce gwamnatinsa za ta kwatanta yi wa kowa adalci duk domin a samu zaman lafiya mai dorewa a cikin al’umma.

Google search engine
Gwamnan ya yi wannan furucin ne a Birnin Gwari na jihar a lokacin da ya karbi kason farko na ‘ysn ta’addar da suka tuba suka rungumi sulhu a jihar.
Kazalika, Gwamnan ya ma umurci da a Bude kasuwar shanu ta Birnin Gwari da aka rufe shekaru 10 da suka gabata saboda dalilai na tsaro.
Sanata Uba Sani ya ce jihar na zama da wasu hukumomin gwamnatin tarayya don tattaunawa da ‘yan ta’adda da nufin su ajiye makamansu a dawo da zaman lafiya yadda ys dace.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3

Wata kotu a Amurka ta yanke wa wani ɗan Najeriya mai zama a San Gabriel Valley, Abiola Femi Quadri, hukuncin ɗaurin shekara 11 da wata...

Natasha ta sake shan alwashin komawa majalisar dattawa a ranar Talata

Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, ‘yar Majalisar Dattawa daga jihar Kogi da aka dakatar, ta shigar da ƙara ga Majalisar Dattawa tana neman su girmama hukuncin Babbar...

Mafi Shahara