DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Super Eagles ta gayyaci wasu ‘yan wasan Kano Pillars don buga mata wasa

-

Mai horar da tawagar Super Eagles B Augustine Eguavoen, ya gayyaci yan wasa 30, don bugawa Nijeriya wasa da kasar Ghana a wasan share fagen shiga gasar cin kofin Nahiyar Afrika ta yan wasan cikin gida.
Gasar wadda ita ce karo na 8 za ta gudana daga farkon watan Fabrairun 2025 a kasashen Kenya da Uganda da kuma Tanzania.
Tuni yan wasa 30 irinsu Rabiu Ali, na Kano Pillars da ya ci kwallo 8 a kakar bana, da yan wasa irinsu Musa Zayyad na Elkanemi da kuma dan wasan Rivers United Steven Mayo suka samu goron gayyata don buga wasan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Sabbin dokokin haraji za su fara aiki a 1 ga Janairu 2026 — Tinubu

Gwamnatin Nijeriya ta tabbatar da cewa sabbin dokokin haraji za su fara aiki a ranar 1 ga Janairu, 2026, kamar yadda aka tsara tun da...

An takaita amfani da kafafen sada zumunta a Guinea

Guinea ta takaita amfani da TikTok, YouTube da Facebook yayin jiran sakamakon zaben shugaban kasa. Gwamnatin Guinea ta takaita shiga shafukan sada zumunta na TikTok, YouTube...

Mafi Shahara