DCL Hausa Radio
Kaitsaye

“Allah Ya kiyaye Tinubu ya yi mulki karo na biyu” – Martanin Atiku ga George Akume

-

Tsohon mataimakin shugaban Nijeriya Atiku Abubakar ya mayarwa sakataren gwamnatin tarayya Sanata George Akume martani, akan cewar ‘yan siyasar arewa su jira har shekara ta 2031 domin neman kujerar shugaban kasa.
Atiku, wanda shine dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben shekara ta 2023, ya ce Shugaba Tinubu bai cancanta a bashi damar sake jagorancin kasar ba.
A ta bakin mai magana da yawunsa ”Shugaba Tinubu ya bata-rawarsa da tsalle”
Ya jaddada cewa ‘yan Nijeriya ne za su yanke shawarar wanda zai zama shugaban kasa a shekara ta 2027.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mo Salah ya kafa tarihi a Firimiya inda ya zama dan wasa mafi ba da gudummuwar kwallaye a kulob daya

Dan wasan Liverpool, Mohamed Salah, ya karya tarihin mafi yawan gudummawar kwallaye (zura kwallo da bayarwa) da dan wasa ya taba yi wa kungiya daya...

Duk inda dan Nijeriya yake bai da wuyar ganewa saboda izza da kwarin guiwa a tafiyarsa da mu’amalarsa – Kashim Shettima

Mataimakin Shugaban Nijeriya, Kashim Shettima, ya ce ana iya gane dan Nijeriya a ko’ina cikin duniya, ciki har da London, saboda irin izza da kwarin...

Mafi Shahara