DCL Hausa Radio
Kaitsaye

“Allah Ya kiyaye Tinubu ya yi mulki karo na biyu” – Martanin Atiku ga George Akume

-

Tsohon mataimakin shugaban Nijeriya Atiku Abubakar ya mayarwa sakataren gwamnatin tarayya Sanata George Akume martani, akan cewar ‘yan siyasar arewa su jira har shekara ta 2031 domin neman kujerar shugaban kasa.
Atiku, wanda shine dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben shekara ta 2023, ya ce Shugaba Tinubu bai cancanta a bashi damar sake jagorancin kasar ba.
A ta bakin mai magana da yawunsa ”Shugaba Tinubu ya bata-rawarsa da tsalle”
Ya jaddada cewa ‘yan Nijeriya ne za su yanke shawarar wanda zai zama shugaban kasa a shekara ta 2027.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara