DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ina fada wa ‘ya’yana mata, idan miji ya mare su to su rama – Sarki Sanusi

-

Sarkin Kano na 16, Muhammad Sanusi na biyu, ya ce a koda yaushe yana fada wa ‘ya’yansa mata cewa idan sun yi aure duk lokacin da mazajensu suka mare su, su mayar da martani. 

Google search engine

Ya bayyana haka ne a wajen taron tattaunawa kan yaki da cin zarafin mata ta mahangar addinin Musulunci mai taken: ‘Koyarwar musulunci tare da hada kan al’umma don kawo karshen cin zarafin jinsi’ daya gudana a Jami’ar Bayero da ke jihar Kano.

Sarkin ya ce, kaso 45 cikin 100 na shari’un da suka shafi cin zarafi a kotunan addinin musulunci na jihar Kano a cikin shekaru biyar, dukkansu dukan Mata ne.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dalori ya karbi ragamar jagorancin jam’iyyar APC a hukumance

Shugaban riko na jam’iyyar APC, Ali Bukar Dalori, ya bukaci shugabanni da mambobin jam’iyyar da su zauna cikin hadin kai bayan murabus din tsohon shugaban...

An dakatar da jirgin Rano Air kan zargin matsalar inji – NCAA

Hukumar kula da sufurin jiragen sama ta Najeriya (NCAA) ta dakatar da wani jirgin Rano Air mai lamba 5N-BZY bayan fuskantar hatsarin gobara da matsalar...

Mafi Shahara