DCL Hausa Radio
Kaitsaye

“Allah Ya kiyaye Tinubu ya yi mulki karo na biyu” – Martanin Atiku ga George Akume

-

Tsohon mataimakin shugaban Nijeriya Atiku Abubakar ya mayarwa sakataren gwamnatin tarayya Sanata George Akume martani, akan cewar ‘yan siyasar arewa su jira har shekara ta 2031 domin neman kujerar shugaban kasa.
Atiku, wanda shine dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben shekara ta 2023, ya ce Shugaba Tinubu bai cancanta a bashi damar sake jagorancin kasar ba.
A ta bakin mai magana da yawunsa ”Shugaba Tinubu ya bata-rawarsa da tsalle”
Ya jaddada cewa ‘yan Nijeriya ne za su yanke shawarar wanda zai zama shugaban kasa a shekara ta 2027.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Farashin buhun shinkafar waje mai nauyin 50KG ya koma N58,000 a wasu sassan Nijeriya in ji wani rahoton da majiyar DCL Hausa ta Punch ta wallafa.

Rahoton da kamfanin S&P Global ya fitar ya bayyana cewa farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 ya sauka zuwa N58,000 a wasu yankunan Najeriya,...

‘Yan siyasar da ke neman mukamai ba don talakawa suke yi ba – Zargin Bafarawa ga ‘yan siyasar Nijeriya

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi zargin cewa an yi wa siyasar adawa kamshin mutuwa a Najeriya. Bafarawa, wanda ya kasance jigo...

Mafi Shahara