DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ina fada wa ‘ya’yana mata, idan miji ya mare su to su rama – Sarki Sanusi

-

Sarkin Kano na 16, Muhammad Sanusi na biyu, ya ce a koda yaushe yana fada wa ‘ya’yansa mata cewa idan sun yi aure duk lokacin da mazajensu suka mare su, su mayar da martani. 

Google search engine

Ya bayyana haka ne a wajen taron tattaunawa kan yaki da cin zarafin mata ta mahangar addinin Musulunci mai taken: ‘Koyarwar musulunci tare da hada kan al’umma don kawo karshen cin zarafin jinsi’ daya gudana a Jami’ar Bayero da ke jihar Kano.

Sarkin ya ce, kaso 45 cikin 100 na shari’un da suka shafi cin zarafi a kotunan addinin musulunci na jihar Kano a cikin shekaru biyar, dukkansu dukan Mata ne.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Sojoji sun amince an kitsa yunkurin juyin mulki kan Tinubu

Rundunar sojin Najeriya ta amince cewa wasu jami’anta sun kitsa yunkurin kifar da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu. A watan Oktoban shekarar da ta gabata ne...

Hukumar ‘yansandan Nijeriya ta tsawaita wa’adin daukar jami’ai aiki

Hukumar Kula da ayyukan ‘yansandan Nijeriya (PSC) tare da rundunar ‘yansandan sun tsawaita wa’adin ɗaukar sabbin 'constable' guda 50,000 da makonni biyu, bayan da aka...

Mafi Shahara