DCL Hausa Radio
Kaitsaye

John Dramani Mahama ya kayar da dan takarar jam’iyya mai mulkin Ghana a hukumance

-

John Dramani Mahama
Hukumar zaben kasar Ghana ta ayyana tsohon shugaban kasar kuma jagoran adawa John Dramani Mahama, a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa na ranar Assabar.
Tuni mataimakin shugaban kasar kuma ɗan takarar jam’iyya mai mulki Mahamudu Bawumia, ya amince da shan kaye a zaben.
Hukumar zaben ta ce ta kirga kuri’un mazabun ‘yan majalisa 267 daga cikin 276 na kasar, kuma Ya lashe kashi 56.55 na kuri’un.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Manufofin tattalin arzikin Tinubu sun taimaka wajen samun dumbin arziki a Nijeriya – Hope Uzodimma

Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodimma, ya ce manufofin tattalin arziƙin da shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bijiro dasu sun taimaka wajen farfaɗo da tattalin arziƙin...

Jami’ar kimiyya da fasaha ta Aliko Dangote da ke Wudil a Kano, ta kori dalibai 34 bayan an same su da laifin satar...

Jami’ar kimiyya da fasaha ta Aliko Dangote da ke Wudil a Kano, ta kori dalibai 34 bayan an same su da laifin satar amsa a...

Mafi Shahara