DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sanatocin Kudu maso Gabas sun goyi bayan kudurin dokar harajin Tinubu

-

Dandalin Sanatocin yankin Kudu maso Gabascin Nijeriya sun goyi bayan kudurin dokar haraji da ke gaban majalisar kasa.
Jagoran sanatocin Enyinnaya Abaribe ne ya bayyana hakan ga manema labarai bayan wata ganawar sirri da suka yi a Abuja.
Yace za su kara tuntubar al’ummar yankinsu domin jin ra’ayinsu akan wannan dokar kafin amincewar majalisar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babban layin wutar lantarkin Nijeriya National Grid ya fadi

Babban layin wutar lantarki na ƙasa ya fadi Litinin din nan, lamarin da ya jefa ’yan Nijeriya da dama cikin duhu bayan da manyan tashoshin...

‘Yan bindiga sun kai hari a wani kauye na jihar Kebbi

’Yan bindiga sun kai hari a kauyen Gebbe da ke karamar hukumar Shanga a jihar Kebbi, inda rahotanni ke nuna an rasa rayuka yayin da...

Mafi Shahara