DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sanatocin Kudu maso Gabas sun goyi bayan kudurin dokar harajin Tinubu

-

Dandalin Sanatocin yankin Kudu maso Gabascin Nijeriya sun goyi bayan kudurin dokar haraji da ke gaban majalisar kasa.
Jagoran sanatocin Enyinnaya Abaribe ne ya bayyana hakan ga manema labarai bayan wata ganawar sirri da suka yi a Abuja.
Yace za su kara tuntubar al’ummar yankinsu domin jin ra’ayinsu akan wannan dokar kafin amincewar majalisar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An dage jana’izar marigayi Muhammad Buhari zuwa ranar Talata -Dikko Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya sanar da shirye-shiryen jana'izar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a ranar Lahadi, 13 ga Yuli,...

Jam’iyyar ADC ta sanar da kwana uku na alhinin rashin tsohon Shugaban Nijeriya, Muhammadu Buhari

Jam’iyyar ADC ta bayyana kwanaki uku na zaman makoki ga mambobinta don girmama marigayi tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a ranar Lahadi...

Mafi Shahara