DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sanatocin Kudu maso Gabas sun goyi bayan kudurin dokar harajin Tinubu

-

Dandalin Sanatocin yankin Kudu maso Gabascin Nijeriya sun goyi bayan kudurin dokar haraji da ke gaban majalisar kasa.
Jagoran sanatocin Enyinnaya Abaribe ne ya bayyana hakan ga manema labarai bayan wata ganawar sirri da suka yi a Abuja.
Yace za su kara tuntubar al’ummar yankinsu domin jin ra’ayinsu akan wannan dokar kafin amincewar majalisar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara