DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan Nijeriya sama da miliyan 1 sun rasa Muhallansu – Hukumar kididdiga ta NBS

-

Hukumar Kididdiga ta Nijeriya NBS ta ce yanzu haka kimanin mutane miliyan 1 da dubu 134 da 828 daga gidaje dubu 251da 82 ne ke gudun hijira a kasar. 

Google search engine

NBS ta bayyana hakan ne a wani rahoto da ta fitar a baya-bayan nan, inda ta bayyana jihar Borno a matsayin wadda ta fi kowacce yawan mutanen da ke gudun hijira da yawansu ya kai dubu 877 da 299, kwatankwacin kashi 77 da digo 3 na daukacin al’ummar jihar da aka kidaya. 

Rahoton ya kuma bayyana cewa an gudanar da binciken ne a shekarar 2023 a jihohin Adamawa da Yobe da Borno da Sokoto da Katsina da Benue da Nasarawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon Sakataren kudi na PDP na kasa ya fice daga jam’iyyar

Tsohon Shugaban Matasa na Ƙasa kuma Sakataren Kuɗi na Jam’iyyar PDP, Rt. Hon. Abdullahi Hussaini MaiBasira, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar. MaiBasira ya bayyana hakan...

Kananan hukumomi sun bukaci a rika biyan kudadensu kai tsaye daga asusun Gwamnatin Tarayya

Ƙungiyar Ƙananan Hukumomi ta Nijeriya (ALGON) da Ƙungiyar Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi (NULGE) sun mara wa Shugaban Nijeriya Bola Tinubu baya kan shirin tilasta biyan kuɗaɗen...

Mafi Shahara